Thursday, March 12, 2020

BE GRATEFUL TO YOUR PARENTS

His mother carried him in difficulty, hardship and danger which could result in her death. Thereafter, she educates and nurtures you and spends long nights looking after you. Allāh changes her blood to milk such that you can breastfeed. The best thing for rearing a child and making his body strong is that he drinks from his mother's milk. Her hardship is preceded by pregnancy and birth upon hardship, weakness and difficulty. After that the mother spends time with her child in education and care along with sleepless nights feeling tiredness and pain. All this followed by cries, so you must return that good (with good). This is why Allāh mentioned being thankful to Himself with being thankful to one's parents,

أَنِ ٱشْكُرْ لِى وَلِوَٰلِدَيْكَ إِلَىَّ ٱلْمَصِيرُ

"Be grateful to Me and to your parents; to Me is the [final] destination." 
[Sūrah Luqmān 31:14]

📚Book: The Advice of Luqmān the Wise to his Son
By Ash-Shaykh Al-'Allāmah Rabī 'Ibn Hādī al-Madkhalī 
Translated by Dr. Abdulilāh Lahmāmi
Salafi Publications
P. 17

Friday Reminders

“O believers, when the call is proclaimed for the prayer on Friday, come to the remembrance of Allah and leave off business, that is better for you if you but did know.” 
[Al-Jumuah, 62:9]
    

Etiquette of the day of Jumuah       
     

Purifying and cleaning oneself and Dressing well for Salat-al-Jumuah

Prophet ﷺ said: “Verily, Allah has made this day (of Friday) a celebration for the Muslims. So whoever comes to Friday (prayer), then let him bathe himself, and if he has any perfume let him put some on, and use the toothstick.”
● [رواه ابن ماجه ١٠٩٨ وصحيح الترغيب ١\٢٩٨]
    
Reciting Surah al-Kahf

Prophet ﷺ said: “Whoever reads Surah Al-Kahf on Fridays will be adorned with light from that Friday to the next.”
● (صحيح جامع الصغير ٢/٦٤٧٠)

     
Reciting Durood upon Prophet Muhammad (ﷺ)

Prophet ﷺ said: “Send prayer upon me abundantly on the day of Jumu’ah (Friday) & on the night of Jumu’ah (Thursday night) for he who sends prayer upon me one time, Allāh sends prayer upon him 10 times.”
● [صحيح الجامع ١٢٠٩]
     
Make lots of Duas
Prophet ﷺ said: “There is such an hour on Friday, that if any Muslim makes Du’ā during it, his Du’ā will be accepted.”
● {صحيح البخاري ٥٢٩٥، صحيح مسلم ٨٥٢}

…and remember… “The deeds most loved by Allah are those done regularly, even if they are small."

Sunday, September 24, 2017

HARSHE BA TAKOBI NE BA AMMA YA FI TAKOBIN KAIFI


*Kafin a yi magana ko posting* a kula da wadannan qa'idojin:

1👉 Shin abin da za ka fada *gaskiya ne,*?

2👉 Shin abin da za ka fada *alheri ne,*?

3👉 Shin abin da za ka fada *zai amfanar da mai saurare,*?

4👉 Ka sani *ba abin da za ka fada ko ka rubuta sai Mala'iku sun rubuta, kuma Allah sai ya yi maka hisabi a kai,*

5👉 *harshe ya fi komai hadari ko amfani sannan kuma ya fi saurin kai mutum wutar Jahannama ko gidan Aljannah,*

6👉Ka fadi alheri ko ka yi shiru.

7👉 Ka zamanto mai yawan fadi ko aikata *gaskiya*da yin umarni da ita tare da yin *hakuri.*

Wannan👆🏼 ita ce *Nasiha ta* a yau.
Allah ya sa mu dace.

SAQON MARABA DA SABUWAR SHEKARAR, 1439 HIJRAH

Wannan rubutu ne daga babban malamin mu Shekh Muhammad Bn Uthman Kano limamin masallacin Sahaba kundila.

Wanda yayi acikin wasu shafukan takardu Guda 2 a shekarar 1439H, 2008 in da naga ya dace in dakko shi in masa gyara in canja inda akayi bayani da lafazin waccan shekarar in kuma rubuta shi dan al'umma su amfana da abin da wannan rubutu ya fadakar dan haka sai mai karatu ya biyomu dan fa'idan tuwa.

Godiya ta tabbata ga Allah sarkin baiwa, mai kowa mai kome, tsira da amincin su kara tabbata ga shugabanmu, Annabi Muhammad, mai gaskiya abin gaskatawa, tare da iyalan gidan tsarkaka da kuma sahabbansa nagartattu, da kuma duk wanda ya bisu da kyautatawa har zuwa ranar sakamako.

Bayan haka wadannan bayanai'yan kadan, suna magana ne kan matashiyar da ta gabata:-

*"MARABA DA SABUWAR SHEKARAR MUSULUNCI TA 1439"*

Wannan Maraba kuwa ta kunshi sakonni ne Guda 10, nake mikawa ga 'yan uwa musulmi, maza da mata. Allah ta'ala ya amfanar Damu dasu ganba daya da wannan sakonni, lallai shi ne maijibintar haka, kuma mai iko akai.

                           *Ga sakonnin:-*

1- Ba dai dai bane garemu al'ummar musulmi, ace muna da wayewa da fahimta kan sabuwar shekarar bature ta kiristanci wato shekarar kalandar fafaroma girigori (pope gregorey) amma fahimtar da yawa cikin mu kan ta musulunci yar kadance ko babu ma dungurungun!

Mutuna fa: "Na Allah shi yake tabbata, Amma dukkan wanda banashi ba mai gushewa ne"
Kuma"Naka shi ne naka".

2- Asalin bukuwan shigowar sabuwar shekarar bature, bukukuwa ne da suke da nasaba da bautar gumaka da shirka.

Misali Gunkin Janus (January) me ya hada musulmi da kunna kyandira a daren fadowar shekara?!

Me yakai musulmi mabiyin Manzon Allah (S.A.W) shiga sharo ba shanu?

Har kaga yana aikawa da katin gaisuwar sabuwar shekara. Shin wannan taimakawa kiristanci ne ko ko a'a?, mu tuna fa cewa:-" Wanda ya daka rawar wani......... "

3- Dan Allah 'yan uwa masu girma me yasa muka fi haddace sunayen watanin boko tun daga janairu (January) zuwa disamba (December)?

Amma mafiya yawan mu da kyar in zasu iya kawo maka watannin musulunci a jere. Menene dalili?! Aikin gwamnati?, Tsabagen rashin baiwa karatun Addini muhimmaci ne? Mutuna Annabin mu (S.A.W) yace: "Wanda Allah yake nufin sa da alkairi sai ya fahimtar dashi addini". Ruwayar bukhari.

4- Dan Allah ina so ka ba ko ki ba kanka/kanki amsa kan wannan tambayar:-

Shin rashin, ko in ce karancin amfani da kididdigar kalandar musulunci a al'amura da dama kamar Aure, mutuwa, haihuwa da sauran su, maimakon haka munfi yin amfani da ta bature shin ci gaba da yin hakan kara dakile kokarin wayar da kan musulmi ne kan TSARIN rayuwa irin na musulunci ko kuwa a'a?!.

5- Ya kamata kai! Ya ma wajaba mu kara sanin cewa ita fa wannan kalanda ta musulunci an dorata ne kaco kan a kan hijirar Annabi Muhammad(S.A.W) ita kuma hijra itace harsashen daukakar musulunci.

Menene harsashen kalandar musulunci?
Amsa: Hijra.

Menene harsashen kalandar bature?
Amsa: Maguzanci. Ashe ruwa basa'an kwando bane!.

6- Ya kamata mu waiwayi shekarar bays wadda ta wuce 1438H. Mu waiwayeta, muna masu nadama kan abubuwanda muka aikata Wanda ba dai dai ba mu tuba,mu gyara.

Domin shekarar dai ta tafi ta tafi da dukkanin bayanan abubuwan da muka aikata in al'kairi al'kairi, in sharri, sharri,- INNA LILLAHI WA INNA ILAY'HI RAAJI'UUN- Mu kuma dai waiwayeta muna la'akari da abubuwan da muka aikata Na kirki domin mu kara zage damtse akan cigaba da su a wannan shekara 1439.

wannan shi ake kira YI WA KAI HISABI magabata sun kasance sunacewa:- "KUYI WA KANKU HISABI KAFIN AYI MUKU HISABI".

7- Mu yiwa kokarin mu haddace sunayen watannin nan tare da sanin ma'anonin su, mu kuma koyawa yara musamman ma dai a wake domin saukin haddacewa.

8- Mu yiwa kawunanmu jadawalin ayyuka Na shekara (New year Planner).

Misali:- A wannan shekarar tamu ta musulinci,1439, Na tsarawa kaina kafin karewar ta insha Allah:-

a. Zan kammala haddar Qur'ani.
b. Sauke Qur'ani sauka kaza.
c. Ciyar da marayu guda kaza.
d. Agazawa mata wadanda aka mutu aka bar musu marayu guda kaza.
e. Dauke nauyin masu fita da'awa (Islamic Propagation) su mutum kaza.
f. Daukar nauyin buga littafai da kuma yan takardu masu dauke da sakonnin musulunci bisa karantarwar sunnar Manson Allah (S.A.W).
g. Daukar nauyin gyara sifikoki Na masallatai guda kaza.

Da dai sauran ayyuka Na al'kairi masu yawa Allah ya bamu dacewa.

9- Babu wani dalili ingantacce kan shirya wash bukukuwa da sunan murnar sabuwar shekara.

10- Kada mu manta da yin azumi ranar Tara da kuma goma (Tasuu'a da Aashuura) a wannan wata da zai kama.

Dan gane da Ashuura A'limamu Muslim ya fitar da hadisi daga Abu Qataada (R.A) cewa Manson Allah (S.A.W) yace:- *"Azumin ranar ashuura Na kankare zunuban shekara wadda ta shude"* Amma dangane da ranar Tasu'a kuwa akwai hadisi cikin musnad Na imamu Ahmad da isnadi "jayyid" cewa Manzon Allah (S.A.W) yace:- *"in har Na rayu zuwa shekara Mai zuwa,zan azumci Tara (wato tasuu'a)"
Allah cikin ikonsa Manson Allah (S.A.W) bai yi ba zuwa wannan shekara ta gaba.

Dan haka kenan shi azumin ashuura nassi ne tare da aikin Manson Allah (S.A.W).

Amma shi Na Taasuu'a kuwa isharar da yayi -S.A.W- ita ta Bada hukunci mai karfi kan yin wannan azumi, wannan shi ne irin matsayin da al'imamush Shafi'y R.L da sauran malamai suke dashi.

Allah ya bamu alkairan dake cikin wannan wata da kuma shekarar, sharrin da ke ciki Allah ya tsare mu daga gare shi. Amin summa Amin.

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.

Monday, September 11, 2017

HUKUNCIN SHARI’A BASHI TABBATUWA SAI DA DALILI INGATACCE KUMA BAYYANANNE

Hukunce-hukunce na shari’a guda biyar ne: Wajibi, da Haramun, da Mustahabbi, da Makruhi, da Mubahi. Babu mai ikon ya tabbatar da daya daga cikinsu sai shari’a, kamar yadda bai halatta a yi da’awar daya daga cikinsu ba sai da dalili.

WAJIBI shine duk wani abu da shari’a ta yi umarnin yinsa yanke, kuma wanda ya aikata yana da lada, wanda ya ki aikatawa kuma ya yi laifi.

HARAMUN shine duk wani abu da shari’a ta yi hani a kansa yanke, kuma duk wanda ya aikata yana da alhaki, wanda ya ki aikatawa kuma yana da lada.

MUSTAHABBI shine duk wani abu da shari’a ta kwadaitar bisa aikata shi. Mai aikata shi yana da lada, amma ba shi da laifi don bai aikata ba.

MAKRUHI shine duk wani abu da shari’a ta ki shi, ba tare da mai aikata shi ya zamo mai laifi ba.

MUBAHI shine duk wani abu da shari’a ta bayar da izinin za’a iya aikatawa ko a bari.
To dukkan wadannan suna tabbata ne daga Allah da Manzonsa.
Dalilin wannan ka’idar shine fadin Allah Madaukaki:

ولا تقولوا لما تصف ألستنكم الكذب هذا
حلال وهذا حرام لتفتروا على الله الكذب إن الذين يفترون على الله الكذب لا يفلحون

“Kuma kada ku fadi abin da harsunanku suke siffatawa na karya cewa, wannan halal ne wannan kuma haram ne, don ku yi wa Allah karya. Hakika wadanda suke kira wa Allah karya ba su rabauta”. Nahl: 116

Da fadinsa:
ولا تقف ما ليس لك به علم إن السمع والبصر والفؤاد كل أولئك كان عنه مسؤولا

“Kada kuma ka dinga bibiyar abin da ba ka da ilimi a kansa. Hakika ji da gani da kuma tunani duk wadannan sun zama abin tambaya game da su”. Isra’: 36

Hankali ba zai iya kadaituwa wajen riskar shari’a dalla-dalla ba, shi ya sanya mutane suka bukatu izuwa aiko manzonni da kuma saukar da littattafai, don shiryar dasu zuwa hanyar bautawa Allah. Da a ce hankula zasu iya kadaituwa da hakan, da ba’a bukaci aiko Manzonni da sakko da littattafai ba.

Saboda haka: Duk wani abu da ya danganci ibada, na tabbatar da ita asalinta, ko wata siffa, ko lokaci, ko bigire, ko sharadi, ko sababi, dukkan wadannan suna cikin dangogin hukunce-hukunce na shari’a, kuma dole kafin a tabbatar da su a kawo dalilin hakan, dalilin kuma ya zamo ingatacce kuma bayyananne, duk abin da dalili ya tabbatar shine yake zamowa ibada ta gaskiya, wanda bai tabbatar ba kuma ba shi samun mazauni cikin shari’a.

Wassalamu Alaikum.

ZINARIYAR MAGANA.

An tambayi Imam Hasanul Basariy (Rahimahullah), minene sirrin gudun-duniyarka?
Sai ya ce wasu abubuwa hudu ne:

1.  Na san cewa rabona ba wanda zai same shi, don haka hankalina yake a kwance.
2. Na san cewa aikina ba mai yi sai ni, don haka sai na shagaltu da shi ni kadai.
3.  Na san Allah Ta'ala yana kallona, sai nake jin kunyar ya gan ni ina aikata laifi, sai na nesanci zunubi.
4.  Na san cewa mutuwa na jira na, don haka sai nake ta tanadin guzuri na kwarai don shirin gamuwa da Ubangijina.
Ya Allah kasa Muyi Kyakyawan Karshe

Saturday, May 20, 2017

Giving Gifts In Islam

The Prophet ﷺ said: "Give gifts to one another, you will come to love one another." (Hasan.
In Bukhari's al-Adabul-Mufrad; declared hasan by al-Albani in al-Irwaa (1601)).

Fu'aad Ibn 'Abdul-'azeez ash-Shulhoob: "One of the ways of increasing love between brothers and of removing rancour from their hearts is for them to give gifts to one another." (The book of manners, p.429).

Zaid Ibn Al-Hubaab reported that he heard Sufyaan say, "All of the following are lawful things in this life: wealth that is earned through honest trade; an endowment that is given by a just ruler; a gift that is given out of love by a believing brother; or inheritance that is pure (and has not been mixed with unlawfully derived wealth). (The biography of Sufyaan Ath Thauree p.79).

The Prophet ﷺ said: "Shake hands, for this will dispel rancour (deep feeling of enmity), and exchange gifts and love one another, for this will dispel hatred." (Narrated by Malik in al-Muwatta’, 1413).

Thursday, May 18, 2017

NUTRITION FOR PATIENTS WITH DIABETES MELLITUS



1-Starchy carbohydrates at each meal, e.g., bread, preferably wholegrain, pasta, potatoes, especially new potatoes, rice. Fibres tend to reduce postprandial hyperglycemia.


2-Reduce high-glycemic index foods, e.g., table sugar ( sucrose ), to prevent hyperglycemia.

3-Reduce fat intake, especially saturated and trans fats , to reduce atherosclerosis. Use low-fat dairy products and grilled, steamed or oven –baked foods in preference to fried foods. Cut down on salt (limit processed foods and added table salt).

4-Use small amounts of MUFAs, e.g., olive oil, nuts (peanuts, almonds, cashews) peanut butter.

5-Eat plenty of vegetables, especially legumes and pulses, as well as fruit.


6-Regular exercise improves insulin sensitivity but adjustments to insulin dose and food intake are necessary.

Juma'at Mubarak Sms

بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم*
.   人
. (___)
. ┃口┃
. ┃口┃
. ┃口┃
. ┃口┃.      人.           
. ┃口┃. .-:'''"''";-.  人
. ┃口┃(*(*(*|*)*))(__)
  ┃ - ┃║∩∩∩║. |口||┃
. ┃┃┃┃┃┃┃┃┃┃. |三||┃
. ┃┃┃┃┃┃┃┃┃┃. |三||┃
Its another friday! May Almighty Allah make it easy for us, purify our mind, put joy in our  hearts , increase our iman, elevate us beyond our expectations.(Amin ya Allah).


Every situation is a test from Almighty Allah, in prosperity, He test our gratitude, in poverty,He test our contentment, in difficulty, He test our perseverance, delay in granting our request, He test our patience, in trial, He test our faith and obedience. May Allah grant us  the spirit to pass any trial when he test us. Ameen. Juma@ Mubarak!


May the secret of the Holy Qur'an be the secret of our success, May Almighty Allah uplift us beyond our expectations & bless us without limit with long life & good health. Ameen. Juma'at Mubarak


O Allah ! Clean our hearts from mischievous acts, Purify our souls from hypocricy, Guide our ways to the right path, Perfect our deeds from show off, Make firm our feets on your Deen , Forgive our sins before our death, Ease our tasks and Grant us Jannatul Firdausi in the Hereafter.... Ameen. Juma'at Mubarak!


سْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْمِ
May u have Peace and
Successful Life Fid Duniya Wal-Akhira, may ur Life end With Kalimatush-Shahada, may all our family be Excellent Members of Jannatul-Firdaus. Ameen! Jumma'at  Mubarak !!!


May Allah make u greater than who u are, show u more ways than u know, uphold u stronger than u stand, make ur future higher than today,  Your Wishes Be Granted,Your Salats Be Accepted, Your Kindness Be Limitless, Your Mistakes Be 4given.Ameen, Juma'at Mubarak.


For the people of sins there are three great rivers…

“For the people of sins there are three great rivers with which they purify themselves in this world and if these do not suffice in purifying them, then they are purified in the river of Hell-fire on the Day of Judgement:
I. A river of sincere repentance.
II. A river of good deeds that drowns the sins that surround it.
III. A river of great calamities (that befall the sinner) that expiate (his sins).
Therefore, when Allah intends good for His slave, He enters him into one of these three rivers, so he comes purified and cleansed on the Day of Judgement, not requiring the fourth purification.
And the fourth purification:
The river of Hell-fire on Yawm al-Qiyamah.
So swim in the river of repentance and doing good deeds and have patience in the river of calamities. And do not neglect these before a day comes when you will be drowned in the river of Hell-fire whose fuel is men and stones.”
He who remembers the consequence of sins, surely patience will become easy for him.

The Sunnats of Eid – ul – Fitr

  • To awaken earlier than usual
  • To brush the teeth (miswaak)
  • To have a bath (ghusl)
  • To be well dressed in an Islamic manner
  • To dress in one’s best clothes, not necessarily new
  • To use itr
  • To perform Eid Salah at the Eidgah
  • To eat odd number of dates
  • To go for Salah early
  • To walk to the place of Eid Salah if within walking distance
  • To read the Takbeeraat of Eid silently- Allahu Akbar Allahu Akbar La Ilaha Ila Allah Wa Allahu Akbar Allahu Akbar Wa Lillahi Alhamd
  • To use different routes to and from the pace of Eid Salah
  • To greet one another on Eid day with the words “Eid Mubarak”

Monday, February 1, 2016

Sunday, April 5, 2015

Picture Of the Day

And the worldly life is not but amusement and diversion; but the home of the Hereafter is best for those who fear Allah , so will you not reason?



Quran v6 ch32

Sunday, April 13, 2014

Repel, Repel, Repel

Repel the thought, for if you don’t, it becomes an idea. So repel the idea; for if you don’t it will become a desire. So fight against that (desire), for if you don’t, it will become a determination and a passion. And if you don’t repel that, it will become an action. And if you don’t replace it with its opposite, it will become a constant habit. So at that point, it will be difficult for you to change it.

Saturday, April 12, 2014

The Doors of Jannah

The scholars of evil sit at the doors of Al-Jannah (Paradise) calling the people to it with their speech, but calling to the fire with their actions; every time they speak their words to the people they rush forward whilst their actions suggest not to listen to them- for if what they had been calling to was true, they would have been the first to respond. Thus they are seemingly guides, but are in fact highway robbers.

BE GRATEFUL TO YOUR PARENTS

His mother carried him in difficulty, hardship and danger which could result in her death. Thereafter, she educates and nurtures you and spe...